Obtenez 3 mois à 0,99 $/mois

OFFRE D'UNE DURÉE LIMITÉE
Page de couverture de Najeriya a Yau

Najeriya a Yau

Najeriya a Yau

Auteur(s): Muslim Muhammad Yusuf Ummu Salmah Ibrahim
Écouter gratuitement

À propos de cet audio

Shiri ne na minti 15 dake duba na tsanaki, da nazari mai gamsarwa, tare da tsokaci mai amfanarwa, a kan batutuwan da ke ɗaukar hankali a lamuran yau da kullum.

© 2025 Najeriya a Yau
Politique Sciences politiques
Épisodes
  • Yadda Cire Darasin Lissafi Zai Taimakawa Dalibai Shiga Jami’a
    Oct 16 2025

    Send us a text

    Cire darasin Lissafi daga jerin wajibcin da ake buƙata domin samun shiga manyan makarantu ya samu karɓuwa daga wasu ɓangarori na dalibai da malamai. Wasu dalibai sun nuna farin ciki da wannan mataki, suna ganin zai sauƙaƙa musu damar samun shiga jami’a da sauran manyan makarantu ba tare da shan wahalar lissafi ba.


    Sai dai wasu masana sun bayyana cewa, duk da wannan sauƙin, ya kamata a yi taka-tsantsan saboda lissafi na taka muhimmiyar rawa wajen gina tunani da fahimtar ilimin fasaha, kimiyya da injiniya. Wannan ya sa ake tambaya ko cire lissafi daga wajabcin shiga manyan makarantu ba zai iya rage ingancin dalibai a nan gaba ba.


    Wannan shine batun da shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai yi duba a kai.

    Voir plus Voir moins
    19 min
  • Shin Babu Wata Hanyar Magance Matsalolin ASUU Ne Sai Ta Yajin Aiki?
    Oct 14 2025

    Send us a text

    Shekara da shekaru kungiyar malaman jami’oi ASUU ta kwashe ta na gudanar da yajin aiki ba tare da samun biyan bukata ba.


    Irin wannan yajin aiki da kungiyar malaman ke shiga ya jefa dalibai da malaman da ma harkar ilimi cikin halin ni ‘yasu a Najeriya.


    Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai yi nazari ne kan wasu hanyoyin da kungiyar malaman ASUU za ta iya bi don warware matsalar ta ba tare da dogaro da gwamnatin tarayya ba.

    Voir plus Voir moins
    23 min
  • Kalubalen Da Ke Gaban Sabon Shugaban Hukumar Zabe Ta Kasa
    Oct 10 2025

    Send us a text

    A duk lokacin da a ka samu canjin shugabanci, hakan kan zo da kalubale da dama.


    Muƙamin shugabancin Hukumar Zabe ta kasa na daga cikin mukamai a Najeriya da 'yan kasa ke cece-kuce a kai.

    Ko wadanne irin Kalubale ne ke gaban sabon shugaban hukumar zabe ta kasa?


    Wannan shine batun da shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai yi nazari akai.

    Voir plus Voir moins
    22 min
Pas encore de commentaire